Ministan Ma'aikatar Cigaban Zagwanni a Ghana, Muhammad Ben Banda
Tue, 27 Sep 2022
Source: www.bbc.com
Ministan ma'aikatar cigaban Zangwanni a kasar Ghana, Muhammad Ben Banda ya ce matsalar rashin ilimi ce take janyo koma-baya a yankunan.
Ya bayyana haka ne a hira da BBC hausa.
"Al'ummar da ke Zangwanni sun kai kaso 20 na mutanen kasar Ghana amma sakamakon rashin ilimi ya sa ba a jin su," in ji shi.
Sai dai kuma Muhammad Ben Banda ya ce kafa ma'aikatar zai ba shi damar magance matsalar wadda ya ce ita ce ta farko da ma'aikatar za ta fi mayar da kai.
Kusan kowane gari a kasar Ghana akwai Zango na Hausawa akalla guda daya.
Source: www.bbc.com
Related Articles:
- Optimise entrepreneurial skills and training to create employment – Prof. Sarfo
- Go to school even if you don’t have all your items – Adutwum tells newly-admitted SHS students
- Forestry Commission kicks-off International Day of Forests celebration with Quiz Competition
- Fumbisi Agric SHS closed over student unrest
- Mathematics clinic to whip up trainees’ interest in the subject held in Hohoe
- Read all related articles