BBC

News

Sports

Business

Entertainment

GhanaWeb TV

Africa

Opinions

Country

Kenya na son hadakar karbar bakuncin Gasar kofin Afirka a 2027

39054103 Hoton alama

Wed, 7 Dec 2022 Source: BBC

Kenya na shirin hadakar karbar bakuncin Gasar Cin Kofin Afirka a 2027 tare da wata kasa daga Kudancin Afirka.

Gwamnatin Kenya ta tsara gagarumin shirin da zai kai kasar ta samu gurbin shiga Gasar Kofin Duniya a karon farko a wanda za a yi a 2030.

Tawagar da ake kira Harambe Stars ta buga Gasar Kofin Afirka karo biyu tun daga 1993, an kuma dakatar da ita shiga wasannin 2023, bayan da Fifa ta hukuntata.

Source: BBC